Aller au contenu principal

Olamilekan Adegbite


Olamilekan Adegbite


Olamilekan Adegbite shi ne ministan ma'adinai da ƙarafa na Najeriya. Adegbite ya taɓa zama kwamishinan ayyuka da ababen more rayuwa a jihar Ogun a ƙarƙashin gwamnatin Ibikunle Amosun.

Manazarta


Text submitted to CC-BY-SA license. Source: Olamilekan Adegbite by Wikipedia (Historical)